Surah Az-Zalzalah (The Earthquake)

Listen

Hausa

Surah Az-Zalzalah (The Earthquake) - Aya count 8

إِذَا زُلۡزِلَتِ ٱلۡأَرۡضُ زِلۡزَالَهَا ﴿١﴾

Idan aka girgiza ƙasa, girgizawarta.


Arabic explanations of the Qur’an:

وَأَخۡرَجَتِ ٱلۡأَرۡضُ أَثۡقَالَهَا ﴿٢﴾

Kuma ƙasa ta fitar da kayanta, masu nauyi.


Arabic explanations of the Qur’an:

وَقَالَ ٱلۡإِنسَـٰنُ مَا لَهَا ﴿٣﴾

Kuma mutum ya ce "Mẽ neya same ta?"


Arabic explanations of the Qur’an:

یَوۡمَىِٕذࣲ تُحَدِّثُ أَخۡبَارَهَا ﴿٤﴾

A rãnar nan, zã ta faɗi lãbãrinta.


Arabic explanations of the Qur’an:

بِأَنَّ رَبَّكَ أَوۡحَىٰ لَهَا ﴿٥﴾

cewa Ubangijinka Ya yi umurni zuwa gare ta.


Arabic explanations of the Qur’an:

یَوۡمَىِٕذࣲ یَصۡدُرُ ٱلنَّاسُ أَشۡتَاتࣰا لِّیُرَوۡاْ أَعۡمَـٰلَهُمۡ ﴿٦﴾

A rãnar nan mutane za su fito dabam-dabam domin a nuna musu ayyukansu.


Arabic explanations of the Qur’an:

فَمَن یَعۡمَلۡ مِثۡقَالَ ذَرَّةٍ خَیۡرࣰا یَرَهُۥ ﴿٧﴾

To, wanda ya aikata (wani aiki) gwargwadon nauyin zarra, na alheri, zai gan shi.


Arabic explanations of the Qur’an:

وَمَن یَعۡمَلۡ مِثۡقَالَ ذَرَّةࣲ شَرࣰّا یَرَهُۥ ﴿٨﴾

Kuma wanda ya aikata gwargwadon nauyin zarra na sharri, zai gan shi.


Arabic explanations of the Qur’an: